Zaben 2027: NDC ta Tsayar da Ɗan Kwankwaso Mataimakin ɗan Takarar Gwamnan Kano
Jam’iyyar NDC ta tsayar da Mustapha Rabi’u Kwankwaso a matsayin mataimakin ɗan takarar gwamnan Kano.
Read Also:
Ɗan takarar gwamnan Kano, Aminu Abdussalam Gwarzo ne ya sanar da cewa NDC ta tsayar da ɗan Kwankwaso, a matsayin mataimakinsa a zaɓen 2027.
Mustapha Kwankwaso ya riƙe muƙamin kwamishinan wasanni a 2023 kafin daga baya ya ajiye muƙamin a 2026.
Hadimin Kwankwaso, Saifullahi Hassan ne ya sanar da matakin a shafinsa na Facebook.
An ce an yanke matakin ne bayan wata ganawa ta musamman da masu ruwa tsaki da aka gudanar.-+












