Home SIYASA YANZU-YANZU: Yari Yabar Jam’iyyar APC

YANZU-YANZU: Yari Yabar Jam’iyyar APC

Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara Abdul’aziz Yari Abubakar ya dangwarar da shahadar jam’iyyar APC zuwa Babbar jam’iyyar Adawa ta a Jihar PDP.

Wannan na kunshe ne ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun shugaban jam’iyyar na jihar Col. Bala Mande (rtd) da aka raba ga manema labarai a garin Gusau babban birnin Jihar ta Zamfara.

Idan dai za’a iya tunawa tun bayan sauya sheka da gwamnan jihar Bello Matawalle yayi daga jam’iyyar PDP zuwa Jam’iyyar APC Yari ke takun saka da Gwamnan, abinda ake kallon ya taka muhimmiyar rawa wajen sauyin shekar tasa.

Ba wannan ne Karin farko da ‘yan siyasa ke sauya sheka daga jam’iyyar da suke ganin baza ta biya musu bukatun su ba, duk da cewa masana na kallon wannan lamarin matsayi abinda ke kara mayar da siyasar Nijeriya baya.

Akwai cikakken bayani…….

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp