Home SIYASA Yan Majalisar Wakilan Najeriya sun goyi bayan Tinubu kan cire tallafin mai

Yan Majalisar Wakilan Najeriya sun goyi bayan Tinubu kan cire tallafin mai

‘Yan Majalisar Wakilan Najeriya sun yaba wa yunƙurin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da janye tallafin man fetur.

Sun ɗauki matakin ne bayan gabatar da ƙudirin gaggawa da ɗan majalisa Jimoh Olajide ya yi a zamanta na yau Talata.

Sakamakon haka ne Majalisar ta nemi ‘yan Najeriya da su yi haƙuri tare da yi wa gwamnati addu’a game da matakin.

A ranar Litinin ne – a jawabinsa na rantsuwar kama aiki – Shugaba Tinubu ya ce “tallafin man fetur ya ƙare”, yana mai cewa babu tanadin kuɗin a kasafin kuɗi na wata shidan ƙarshe na 2023.

Tuni jawabin nasa ya janyo dogayen layuka a gidajen mai a faɗin ƙasar, inda mutane ke rige-rigen sayen man.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp