• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin...
  • General

Tikitin Musulmi Da Musulmi: Fafaroma Bai Umarce Ni Naki Karbar Daraktan Yakin Neman Zaben Dantakarar Shugabancin Kasa Ba – Lalong

By
Apc
-
August 11, 2022
Arewa Award

Gwamnan jihar Filato kuma Babban Daraktan yakin neman zaben dan takarar shugabancin Nijeriya karkashin inuwar jam’iyyar APC, Simon Bako Lalong, ya bayyana cewa fafaroma bai fada masa zunubi bane karbar mukamin daraktan yakin neman zaben jam’iyyar APC ba.

Lalong yace har yanzu shi cikakkeb kirista ne kuma mabiyin Darikar Katolika duk da hukuncin da ya yanke na jagorantar yakin neman zaben takarar shugaban kasa da mataimakin a APC na Musulmi da musulmi.

Read Also:

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya

Ya kuma bayyana hakan ne jin kadan bayan ganawa da shuugaban kasa Muhammadu Buhari, domin nuna godiyar sa bisa amince da jami’ar Jos a matsayin cibiyar kula da cutar daji ta kasa, inda yayi ikirarin cewa a matsayin sana mai kishin addinin katolika, wanda kuma yayi Baftizma yana da babbar lambar yabo mai girma daga fadar Fafaroma Knight, ta Saint Gregory, fafaroma bai fada masa cewa ba daidai bane ya zama shugaban yakin neman Zaben musulmi da musulmi ba.

“Matsayin mu na mabiya darikar katolika, duk abinda za muyi muna neman shawarar Fafaroma. Kuma Fafaroman bai fadamin abinda nayi na karbar wannan mukamin laifi bane, muna karbar umarnin, kamar yadda yace”.

Lalong ya kara da cewa bai taba neman kasancewa dan takarar mataimakin shugaban kasa ga Bola Tinubu ba a shekarar 2023.

“Maganar gaskiya ni dan Jam’iyyar APC ne, wanda ya taka muhimmiyar rawa wajen kafa Jam’iyyar, kuma bana zagon kasa ga Jam’iyya ta, bana barar a bani mataimakin shugaban kasa, kwarai wasu mutane sun rubuta takardar bukatar mataimakin a madadi na, amma abinda na kawai na bukata shine tkitin sanata.

“Na sami tikitin takarar sanata da nake jira. Don haka idan a wasu mutane nada Muradin zama mataimakin shugaban kasa, kuma basu samu ba, amma suna so suyi amfani da addini domin cika burin su, baza suyi amfani dani ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • All Progressive Congress (APC)
  • Simon Lalong
Previous articleKungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2
Next articleDanmadami Ya Maye Gurbin Onyeuko A Matsayin Daraktan Yada Labaran DHQ
Apc

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INEC

NAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji bana

Gwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami’a ga wasu ɗaliban

Za a karɓe wa ƴan Najeriyar da aka samu da laifi a waje fasfo na shekara 10

Muna so majalisa ta gaggauta amincewa da sabbin dokokinmu – INEC

DSS ta gurfanar da Sowore a kotu kan zargin ‘aibata’ Tinubu a shafin X

Sojojin Nijeriya sun hallaka mayakan boko haram 5 a jihohin Borno da Taraba

NDLEA ta kama Ba’indiye da wasu mutane da ƙwaya ta naira biliyan uku a Legas

Kotu ta yanke wa kwamandan Ansaru hukunci ɗaurin shekaru 15

Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin Mauludi

Hukumar DSS ta yi holen manyan kwamandojin ƙungiyar Ansaru

Ƙungiyar ƙwadago ta TUC ta yi barazanar shiga yajin aiki a Najeriya

Recent Posts

  • Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam Sanda
  • Gwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma’aikata a jihar
  • Za’a samar da sabbin jihohi 6 a Nijeriya
  • Jami’ar ABU ta musanta labarin samar da makamin Nukiliya
  • Mayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a Borno

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1596 days 16 hours 56 minutes 54 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1578 days 18 hours 38 minutes 19 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Dalilin Tinubu na soke afuwar da Ya yiwa Maryam SandaGwamnan Jihar Katsina ya samar sabuwar ma'aikata a jiharZa'a samar da sabbin jihohi 6 a NijeriyaJami'ar ABU ta musanta labarin samar da makamin NukiliyaMayakan Boko Haram sun fara kai hari da jirage marasa matuki a BornoBabu wasu bayanan an yi wa masu bin wani addini kisan ƙare dangi - SultanZa ayi bincike kan masu laifin da Tinubu ya yiwa AfuwaTinubu ya taya Kwankwaso munar cika shekaru 69 a duniyaMajalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da Amupitan a matsayin shugaban INECNAHCON ta bayyana dalilian da suka saka Saudiya rage mata kujerun aikin hajji banaDalilin da ya sa Amnesty ke neman a soke hukuncin kisa a NajeriyaGwamnan jihar Bayelsa, ya fice daga jam'iyyarsa ta PDP.Tinubu ya buƙaci majalisar dattawa ta amince da naɗin Joash AmupitanGwamnatin Najeriya ta cire darasin Lissafi cikin sharuɗan samun gurbin karatun Jami'a ga wasu ɗalibanGwamnan Enugu ya koma APC bayan ficewa daga PDP
X whatsapp