Home General Shugaban hukumar NUC ya Kaddamar da Tagwayen dakunan daukar Darasi a Jami’ar...

Shugaban hukumar NUC ya Kaddamar da Tagwayen dakunan daukar Darasi a Jami’ar MAUUN Dake Kano.

Babban Sakataren hukumar dake lura da Jami’oi a Nijeriya NUC Farfesa Abubakar Adamu Rasheed a ranar Litinin ya kaddamar da tagwayen dakunan daukar darasi wanda aka sanya sunan sa a jami’ar Maryam Abacha American University ta Nigeria (MAAUN), Kano.
Farfesa Rasheed a yayin da yake kaddamar da ginin, ya bayyana gasuwarsa da irin kayayyakin da aka zuba a cikin ta, ya kuma godewa hukumar gudanarwar Jami’ar bisa sanya mata sunan sa da tayi.
Ya kuma yaba da gudunmawar farfesa Adamu Abubakar Gwarzo na daga darajar fannin ilimi a Nijeriya da sauran kasashe.
Farfesa Rasheed ya sami damar zagayawa wasu gine-gine a cikin Jami’ar da suka hadar da dakin karatu na Murtala Ramat, filin wasa na Mohammed Ibrahim Usman Yakasai da dai sauransu.
Yayin ziyarar Farfesa Rasheed ya sami tarbar farfesa Prof. Gwarzo, Matainakin shugaba Jami’ar a fanni Gudanarwa Dr. Habib Awais Abubakar, sai mataimaki na fannin harkokin Jami’ar da walwalar dalibai Dr. Hamza Garba and Prof. Ibrahim Usman Yakasai.
Da dai sauran shuwagabanni sashe daban-daban na Jami’ar ta MAUUN dake jihar Kano.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp