Home AFIRKA RSF sun kashe mutum 13 a wani sabon hari kan fararen hula...

RSF sun kashe mutum 13 a wani sabon hari kan fararen hula a Sudan

Aƙalla mutum 13 ne suka mutu a wani hari da da ake zargin dakarun RSF ne suka kai a kudancin birnin Khartoum na ƙasar Sudan.

An yi zargin cewa mayaƙan ƙungiyar sun buɗe wuta kan fararen hula a garin Al Hilaliya da ke jihar Al Jazeera, da ke kudancin Khartoum.

An samu rahotonnin sace kayyaki da cinna wa gidaje wuta. An dai ɗauki fiye da shekara guda ana gwambza yaƙi tsakanin RSF da sojojin ƙasar.

Yaƙin ya jefa ƙasar cikin mawuyacin halin buƙatar jin ƙai, yayin da fiye da mutum miliyan 11 suka rasa muhallansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a EdoBa mu taɓa goyon bayan musguna wa Kristoci ba - Gwamnatin NajeriyaGobara ta tashi a babban kasuwar Fika da ke jihar YobeWaye Tunji Disu: Sabon Babban Sifeton 'Yansandan NajeriyaNijar ta amince da kundin ayyukan AES na shekara ta biyuAtiku ya zargi gwamnatin Tinubu da yi wa dimokuraɗiyya zagon ƙasaGwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanci
X whatsapp