Home Labarai Hauhawar Farashin Kayan Masarufi a Najeriya ya ƙaru Zuwa Kashi 15.93

Hauhawar Farashin Kayan Masarufi a Najeriya ya ƙaru Zuwa Kashi 15.93

Food

Hauhawar Farashin Kayan Masarufi a Najeriya ya ƙaru Zuwa Kashi 15.93

 

Hukumar Kididdiga ta Najeriya (NBS) ta ce hauhawar farashin kayan masarufi a Najeriya ya ƙaru zuwa kashi 15.93 a watan Mayun 2026.

NBS ta sanar da alƙaluman ne a ranar Litinin, wanda shi ne karo na uku a shekarar 2026.

Hukumar ta ce hauhawar farashin kayan abinci a watan Mayu ya kai kashi 16.96%, saɓanin yadda yake a 16.68% a watan Afrilu.

Yawancin kayan abincin da hauhawar farashin ya shafa su ne: Albasa, masara, hatsi, rogo, fulawa, dankali, wake, tumatur, doya, citta da sauransu.

NBS ta ce hauhawar farashin ya ƙaru sosai a jihohin Adamawa da ke da 29.62% da Kwara da ke 28.47% da Kuma Rivers da ke 28.40%.

Sai dai an samu saukar farashin a jihohin Borno da Taraba da Bayelsa.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Samar da Tsaro: Sojojin Najeriya sun Kama ƴan ƙasashen Wajen 46Ta'addanci: Za a Gurfanar da Mutane 400 a Gaban Kotun Tarayya da ke AbujaAn Ceto Matar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan BindigaHauhawar Farashin Kayan Masarufi a Najeriya ya ƙaru Zuwa Kashi 15.93Rundunar Sojin Najeriya ta Gudanar da Hare-Hare Kan Maɓoyar ƴan Bindiga a Jihar KatsinaZaben 2027: NDC ta Tsayar da Ɗan Kwankwaso Mataimakin ɗan Takarar Gwamnan KanoKotu ta Umarci INEC da ta Soke Rajistar ADC Tare da Jam’iyyu 4Manyan Tsofaffin Jami'an Soji 10 da Suka Rasa Rayukansu a Hannun ƴan Ta'addaTarihin Rayuwar Janar Rabe da ya Rasu a Hannun ƴan BindigaMatsalar Tsaro: Masu Zanga-Zanga Sun Tare Babbar Hanyar AbujaDuk Wanda aka Kama Yana Kasuwanci da 'Yan Ta'adda, za a ɗauke shi a Matsayin ɗan ta’adda - Christopher MusaFarashin ɗanyen Mai ya Faɗi Bayan Amurka ta Soke Sabbin Hare-Haren kaiwa IranAmurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran - TrumpMajalisar Wakilan Najeriya ta Amince da ƙudirin Dokar Kafa ’Yan sandan JihaHukuncin da aka Yanke wa Masu Alaƙa da Sace ɗaliban Jihar Neja
X whatsapp